Hausa

سورة Ad-Dhuha ( The Forenoon ) - عدد الآيات 11
مشاركة الموضوع
Inã rantsuwa da hantsi.
Da dare a lõkacin da ya rufe (da duhunsa).
Ubangijinka bai yi maka bankwana ba, kuma bai ƙĩ kaba.
Kuma lalle ne, Ubangijinka zai yi ta bã ka kyauta sai ka yarda.
Ashe, bai sãme ka marãya ba, sa'an nan Ya yi maka makõma?
Kuma Ya sãme ka bã ka da shari'ã, sai Ya shiryar da kai?
Sabõda haka, amma marãya, to, kada ka rinjãye shi.
Kuma amma ni'imar Ubangijinka, sai ka faɗa (dõmin gõdiya).