Hausa

سورة Al-Balad ( The City ) - عدد الآيات 20
مشاركة الموضوع
Alhãli kai kanã mai sauka a cikin wannan gari.
Kuma ba Mu shiryar da shi ga hanyõyi biyu ba?
Kuma mene ne ya sanar da kai abin da ake cẽ wa Aƙabã?
Ita ce fansar wuyan bãwa.
Sa'an nan kuma ya kasance daga waɗanda suka yi ĩmãni, kuma suka yi wa jũna wasiyya da yin haƙuri, kuma suka yi wa jũna wasiyya da tausayi.