Surah An-Nazi'at ( Those who Pull Out ) - Aya 16

Surah An-Nazi'at ( Those who Pull Out ) - Hausa - Aya 16 Aya count 46

إِذْ نَادَىٰهُ رَبُّهُۥ بِٱلْوَادِ ٱلْمُقَدَّسِ طُوًى ﴿١٦﴾
A lõkacin da Ubangijinsa Ya kirãye shi, a cikin kwari mai tsarki, wato Duwã?
Share