Surah Al-Insan ( Man ) - Aya 12

Surah Al-Insan ( Man ) - Hausa - Aya 12 Aya count 31

وَجَزَىٰهُم بِمَا صَبَرُوا۟ جَنَّةًۭ وَحَرِيرًۭا ﴿١٢﴾
Kuma Ya sãka musu sabõda haƙurin da suka yi, da Aljanna da tufãfin alharini.
Share