Surah Al-Jinn ( The Jinn ) - Aya 19

Surah Al-Jinn ( The Jinn ) - Hausa - Aya 19 Aya count 28

وَأَنَّهُۥ لَمَّا قَامَ عَبْدُ ٱللَّهِ يَدْعُوهُ كَادُوا۟ يَكُونُونَ عَلَيْهِ لِبَدًۭا ﴿١٩﴾
\"Kuma, lalle ne shi, a lõkacin da bãwan Allah ke kiran Sa sun yi kusa su zama kamar shirgi a kansa.\"
Share