Surah Al-Haaqqah ( The Inevitable ) - Aya 19

Surah Al-Haaqqah ( The Inevitable ) - Hausa - Aya 19 Aya count 52

فَأَمَّا مَنْ أُوتِىَ كِتَٰبَهُۥ بِيَمِينِهِۦ فَيَقُولُ هَآؤُمُ ٱقْرَءُوا۟ كِتَٰبِيَهْ ﴿١٩﴾
To, amma wanda aka bai wa littãfinsa a dãmansa, sai ya ce wa (makusantansa), \"Ku karɓa, ku karanta littafina.\"
Share