Surah At-Tur ( The Mount ) - Aya 42

Surah At-Tur ( The Mount ) - Hausa - Aya 42 Aya count 49

أَمْ يُرِيدُونَ كَيْدًۭا ۖ فَٱلَّذِينَ كَفَرُوا۟ هُمُ ٱلْمَكِيدُونَ ﴿٤٢﴾
Shin, sunã nufin wani kaidi ne? To, waɗanda suka kãfirta sũ ne waɗanda ake yi wa kaidi.
Share