Surah At-Tur ( The Mount ) - Aya 40

Surah At-Tur ( The Mount ) - Hausa - Aya 40 Aya count 49

أَمْ تَسْـَٔلُهُمْ أَجْرًۭا فَهُم مِّن مَّغْرَمٍۢ مُّثْقَلُونَ ﴿٤٠﴾
Shin, kanã tambayar su wata ijãra ne, sabõda haka suka zama mãsu jin nauyin biyan tãrar?
Share