Surah At-Tur ( The Mount ) - Aya 37

Surah At-Tur ( The Mount ) - Hausa - Aya 37 Aya count 49

أَمْ عِندَهُمْ خَزَآئِنُ رَبِّكَ أَمْ هُمُ ٱلْمُصَۣيْطِرُونَ ﴿٣٧﴾
Shin, taskõkin Ubangijinka, sunã a wurinsu ne? Kõ kuwa sũ ne mãsu rinjãya?
Share