Surah At-Tur ( The Mount ) - Aya 29

Surah At-Tur ( The Mount ) - Hausa - Aya 29 Aya count 49

فَذَكِّرْ فَمَآ أَنتَ بِنِعْمَتِ رَبِّكَ بِكَاهِنٍۢ وَلَا مَجْنُونٍ ﴿٢٩﴾
To, ka tunãtar kai fa sabõda ni'imar Ubangjinka, bã bõka kake ba, kuma bã mahaukaci ba.
Share