Surah At-Tur ( The Mount ) - Aya 26

Surah At-Tur ( The Mount ) - Hausa - Aya 26 Aya count 49

قَالُوٓا۟ إِنَّا كُنَّا قَبْلُ فِىٓ أَهْلِنَا مُشْفِقِينَ ﴿٢٦﴾
Suka ce: \"Lalle mũ mun kasance a gabãnin wannan (a dũniya) a cikin iyãlanmu munã jin tsõro.\"
Share