Surah Al-Maidah ( The Table spread with Food ) - Aya 102

Surah Al-Maidah ( The Table spread with Food ) - Hausa - Aya 102 Aya count 120

قَدْ سَأَلَهَا قَوْمٌۭ مِّن قَبْلِكُمْ ثُمَّ أَصْبَحُوا۟ بِهَا كَٰفِرِينَ ﴿١٠٢﴾
Lalle ne wasu mutãne sun tambaye su daga gabãninku, sa'an nan kuma suka wãyi gari da su sanã kãfirai.
Share