Surah Ad-Dukhan ( The Smoke ) - Aya 38

Surah Ad-Dukhan ( The Smoke ) - Hausa - Aya 38 Aya count 59

وَمَا خَلَقْنَا ٱلسَّمَٰوَٰتِ وَٱلْأَرْضَ وَمَا بَيْنَهُمَا لَٰعِبِينَ ﴿٣٨﴾
Kuma ba Mu halitta slmmai da ƙasa da abin da ke a tsakãninsu ba, alhãli kuwa Munã mãsu wãsã.
Share