Surah Ad-Dukhan ( The Smoke ) - Aya 32

Surah Ad-Dukhan ( The Smoke ) - Hausa - Aya 32 Aya count 59

وَلَقَدِ ٱخْتَرْنَٰهُمْ عَلَىٰ عِلْمٍ عَلَى ٱلْعَٰلَمِينَ ﴿٣٢﴾
Kuma lalle ne, haƙĩƙa, Mun zãɓe su sabõda wani ilmi (na Taurata) a kan mutãne.
Share