Surah Ash-Shura (Consultation ) - Aya 39

Surah Ash-Shura (Consultation ) - Hausa - Aya 39 Aya count 53

وَٱلَّذِينَ إِذَآ أَصَابَهُمُ ٱلْبَغْىُ هُمْ يَنتَصِرُونَ ﴿٣٩﴾
Da waɗanda idan zãlunci ya sãme su, sunã nẽman taimako (su rãma).
Share