Surah Az-Zumar ( The Groups ) - Aya 19

Surah Az-Zumar ( The Groups ) - Hausa - Aya 19 Aya count 75

أَفَمَنْ حَقَّ عَلَيْهِ كَلِمَةُ ٱلْعَذَابِ أَفَأَنتَ تُنقِذُ مَن فِى ٱلنَّارِ ﴿١٩﴾
Shin fa, wanda kalmar azãba ta wajaba a kansa? Shin fa, kanã iya tsãmar da wanda ke a cikin wutã?
Share