Surah Sad ( The Letter Sad ) - Aya 20

Surah Sad ( The Letter Sad ) - Hausa - Aya 20 Aya count 88

وَشَدَدْنَا مُلْكَهُۥ وَءَاتَيْنَٰهُ ٱلْحِكْمَةَ وَفَصْلَ ٱلْخِطَابِ ﴿٢٠﴾
Kuma Muka ƙarfafa mulkinsa, kuma Muka bã shi hikima da rarrabẽwar magana.
Share