Surah Ya-seen - Aya 78

Surah Ya-seen - Hausa - Aya 78 Aya count 83

وَضَرَبَ لَنَا مَثَلًۭا وَنَسِىَ خَلْقَهُۥ ۖ قَالَ مَن يُحْىِ ٱلْعِظَٰمَ وَهِىَ رَمِيمٌۭ ﴿٧٨﴾
Kuma ya buga Mana wani misãli, kuma ya manta da halittarsa, ya ce: \"Wãne ne ke rãyar da ƙasũsuwa alhãli kuwa sunã rududdugaggu?\"
Share