Surah Ya-seen - Aya 52

Surah Ya-seen - Hausa - Aya 52 Aya count 83

قَالُوا۟ يَٰوَيْلَنَا مَنۢ بَعَثَنَا مِن مَّرْقَدِنَا ۜ ۗ هَٰذَا مَا وَعَدَ ٱلرَّحْمَٰنُ وَصَدَقَ ٱلْمُرْسَلُونَ ﴿٥٢﴾
Suka ce: \"Yã bonenmu! Wãne ne ya tãyar da mu daga barcinmu?\" \"Wannan shi ne abin da Mai rahama ya yi wa'adi da shi, kuma Manzanni sun yi gaskiya.\"
Share