Surah Ya-seen - Aya 48

Surah Ya-seen - Hausa - Aya 48 Aya count 83

وَيَقُولُونَ مَتَىٰ هَٰذَا ٱلْوَعْدُ إِن كُنتُمْ صَٰدِقِينَ ﴿٤٨﴾
Kuma sunã cẽwa, \"A yaushe wannan wa'adi yake (aukuwa) idan kun kasance mãsu gaskiya?\"
Share