Surah Ya-seen - Aya 47

Surah Ya-seen - Hausa - Aya 47 Aya count 83

وَإِذَا قِيلَ لَهُمْ أَنفِقُوا۟ مِمَّا رَزَقَكُمُ ٱللَّهُ قَالَ ٱلَّذِينَ كَفَرُوا۟ لِلَّذِينَ ءَامَنُوٓا۟ أَنُطْعِمُ مَن لَّوْ يَشَآءُ ٱللَّهُ أَطْعَمَهُۥٓ إِنْ أَنتُمْ إِلَّا فِى ضَلَٰلٍۢ مُّبِينٍۢ ﴿٤٧﴾
Kuma idan aka ce musu, \"Ku ciyar daga abin da Allah Ya azurta ku,\" sai waɗanda suka kãfirta su ce ga waɗanda suka yi ĩmãni, \"Ashe, zã mu ciyar da wanda idan Allah Ya so Yanã ciyar da shi? Ba ku zama ba fãce a cikin ɓata bayyananniya.\"
Share