Surah Ya-seen - Aya 20

Surah Ya-seen - Hausa - Aya 20 Aya count 83

وَجَآءَ مِنْ أَقْصَا ٱلْمَدِينَةِ رَجُلٌۭ يَسْعَىٰ قَالَ يَٰقَوْمِ ٱتَّبِعُوا۟ ٱلْمُرْسَلِينَ ﴿٢٠﴾
Kuma wani mutum daga mafi nĩsan birnin ya je, yanã tafiya da gaggãwa, ya ce: \"Ya mutãnẽna! Ku bi Manzannin nan.
Share