Surah Al-Ahzab ( The Combined Forces ) - Aya 70

Surah Al-Ahzab ( The Combined Forces ) - Hausa - Aya 70 Aya count 73

يَٰٓأَيُّهَا ٱلَّذِينَ ءَامَنُوا۟ ٱتَّقُوا۟ ٱللَّهَ وَقُولُوا۟ قَوْلًۭا سَدِيدًۭا ﴿٧٠﴾
Yã kũ waɗanda suka yi ĩmãni! Ku bi Allah da taƙawa kuma ku faɗi magana madaidaiciya.
Share