Surah Al-Imran ( The Famiy of Imran ) - Aya 76

Surah Al-Imran ( The Famiy of Imran ) - Hausa - Aya 76 Aya count 200

بَلَىٰ مَنْ أَوْفَىٰ بِعَهْدِهِۦ وَٱتَّقَىٰ فَإِنَّ ٱللَّهَ يُحِبُّ ٱلْمُتَّقِينَ ﴿٧٦﴾
Na'am! Wanda ya cika alkawarinsa, kuma ya yi taƙawa, to, lalle ne Allah yana son mãsu taƙawa.
Share