Surah Al-Ankaboot ( The Spider ) - Aya 63

Surah Al-Ankaboot ( The Spider ) - Hausa - Aya 63 Aya count 69

وَلَئِن سَأَلْتَهُم مَّن نَّزَّلَ مِنَ ٱلسَّمَآءِ مَآءًۭ فَأَحْيَا بِهِ ٱلْأَرْضَ مِنۢ بَعْدِ مَوْتِهَا لَيَقُولُنَّ ٱللَّهُ ۚ قُلِ ٱلْحَمْدُ لِلَّهِ ۚ بَلْ أَكْثَرُهُمْ لَا يَعْقِلُونَ ﴿٦٣﴾
Kuma lalle idan ka tambaye su. \"Wãne ne ya saukar da ruwa daga sama, har ya rãyar da ƙasã game da shi a bãyan mutuwarta?\" Lalle sunã cẽwa, \"Allah ne.\" Ka ce: \"Gõdiya tã tabbata ga Allah.\" Ã'a, mafi yawansu bã su hankalta.
Share