Surah Al-Ankaboot ( The Spider ) - Aya 50

Surah Al-Ankaboot ( The Spider ) - Hausa - Aya 50 Aya count 69

وَقَالُوا۟ لَوْلَآ أُنزِلَ عَلَيْهِ ءَايَٰتٌۭ مِّن رَّبِّهِۦ ۖ قُلْ إِنَّمَا ٱلْءَايَٰتُ عِندَ ٱللَّهِ وَإِنَّمَآ أَنَا۠ نَذِيرٌۭ مُّبِينٌ ﴿٥٠﴾
Kuma suka ce: \"Don me ba a saukar masa da ãyõi ba daga Ubangijinsa? \"Ka ce: \"Su ãyõyi a wurin Allah kawai suke, kuma lalle ni mai gargaɗi kawai ne, mai bayyanãwa.\"
Share