Surah Al-Ankaboot ( The Spider ) - Aya 36

Surah Al-Ankaboot ( The Spider ) - Hausa - Aya 36 Aya count 69

وَإِلَىٰ مَدْيَنَ أَخَاهُمْ شُعَيْبًۭا فَقَالَ يَٰقَوْمِ ٱعْبُدُوا۟ ٱللَّهَ وَٱرْجُوا۟ ٱلْيَوْمَ ٱلْءَاخِرَ وَلَا تَعْثَوْا۟ فِى ٱلْأَرْضِ مُفْسِدِينَ ﴿٣٦﴾
Kuma zuwa ga Madyana, Mun aika ɗan'uwansu shu'aibu, sai ya ce: \"Ya mutãnena! Ku bauta wa Allah kuma ku yi fatan (rahamar) Rãnar Lãhira, kuma kada ku yi ɓarna a cikin ƙasã, alhãli kuwa kunã mãsu lãlãtarwa.\"
Share