Surah Al-Ankaboot ( The Spider ) - Aya 12

Surah Al-Ankaboot ( The Spider ) - Hausa - Aya 12 Aya count 69

وَقَالَ ٱلَّذِينَ كَفَرُوا۟ لِلَّذِينَ ءَامَنُوا۟ ٱتَّبِعُوا۟ سَبِيلَنَا وَلْنَحْمِلْ خَطَٰيَٰكُمْ وَمَا هُم بِحَٰمِلِينَ مِنْ خَطَٰيَٰهُم مِّن شَىْءٍ ۖ إِنَّهُمْ لَكَٰذِبُونَ ﴿١٢﴾
Kuma waɗanda suka kãfirta suka ce wa waɗanda suka yi ĩmãni, \"Ku bi hanyarmu, kuma Mu ɗauki laifuffukanku,\" alhãli kõwa ba su zamo mãsu ɗauka da a kõme ba daga laifuffukansu. Lalle sũ maƙaryata ne.
Share