Surah An-Naml (The Ants ) - Aya 6

Surah An-Naml (The Ants ) - Hausa - Aya 6 Aya count 93

وَإِنَّكَ لَتُلَقَّى ٱلْقُرْءَانَ مِن لَّدُنْ حَكِيمٍ عَلِيمٍ ﴿٦﴾
Kuma lalle ne haƙĩƙa, anã haɗa ka da Alƙur'ãni daga gun Mai hikima, Masani.
Share