Surah Ash-Shuara ( The Poets ) - Aya 41
Surah Ash-Shuara ( The Poets ) - Hausa - Aya 41 Aya count 227
فَلَمَّا جَآءَ ٱلسَّحَرَةُ قَالُوا۟ لِفِرْعَوْنَ أَئِنَّ لَنَا لَأَجْرًا إِن كُنَّا نَحْنُ ٱلْغَٰلِبِينَ ﴿٤١﴾
To, a lõkacin da masihirta suka jẽ suka ce wa Fir'auna,\"Shin, lalle ne, haƙĩƙa munã da ijãra idan mun kasance mũ ne marinjãya?\"