Surah Al-Mu'minoon ( The Believers ) - Aya 70

Surah Al-Mu'minoon ( The Believers ) - Hausa - Aya 70 Aya count 118

أَمْ يَقُولُونَ بِهِۦ جِنَّةٌۢ ۚ بَلْ جَآءَهُم بِٱلْحَقِّ وَأَكْثَرُهُمْ لِلْحَقِّ كَٰرِهُونَ ﴿٧٠﴾
Kõ sunã cẽwa, \"Akwai hauka gare shi?\" Ã'a, yã zo musu da gaskiya, alhãli kuwa mafi yawansu, ga gaskiya, mãsu ƙi ne.
Share