Surah Al-Hajj ( The Pilgrimage ) - Aya 76

Surah Al-Hajj ( The Pilgrimage ) - Hausa - Aya 76 Aya count 78

يَعْلَمُ مَا بَيْنَ أَيْدِيهِمْ وَمَا خَلْفَهُمْ ۗ وَإِلَى ٱللَّهِ تُرْجَعُ ٱلْأُمُورُ ﴿٧٦﴾
Yanã sanin abin da ke gaba gare su da abin da ke bãyansu, kuma zuwa ga Allah ake mayar da al'amura.
Share