Surah Al-Hajj ( The Pilgrimage ) - Aya 50

Surah Al-Hajj ( The Pilgrimage ) - Hausa - Aya 50 Aya count 78

فَٱلَّذِينَ ءَامَنُوا۟ وَعَمِلُوا۟ ٱلصَّٰلِحَٰتِ لَهُم مَّغْفِرَةٌۭ وَرِزْقٌۭ كَرِيمٌۭ ﴿٥٠﴾
To, waɗanda suka yi ĩmãni, kuma suka aikata ayyuka na ƙwarai, sunã da gãfara da arziki na karimci.
Share