Surah Al-Hajj ( The Pilgrimage ) - Aya 32

Surah Al-Hajj ( The Pilgrimage ) - Hausa - Aya 32 Aya count 78

ذَٰلِكَ وَمَن يُعَظِّمْ شَعَٰٓئِرَ ٱللَّهِ فَإِنَّهَا مِن تَقْوَى ٱلْقُلُوبِ ﴿٣٢﴾
Wancan ne. Kuma wanda ya girmama ibãdõdin Allah, to, lalle ne ita (girmamãwar) tanã daga ayyukan zukãta na ibãda.
Share