Surah Al-Anbiya ( The Prophets ) - Aya 8

Surah Al-Anbiya ( The Prophets ) - Hausa - Aya 8 Aya count 112

وَمَا جَعَلْنَٰهُمْ جَسَدًۭا لَّا يَأْكُلُونَ ٱلطَّعَامَ وَمَا كَانُوا۟ خَٰلِدِينَ ﴿٨﴾
Kuma ba Mu sanya su jiki, bã su cin abin ci ba, kuma ba su kasance madawwama ba.
Share