Surah Al-Anbiya ( The Prophets ) - Aya 6

Surah Al-Anbiya ( The Prophets ) - Hausa - Aya 6 Aya count 112

مَآ ءَامَنَتْ قَبْلَهُم مِّن قَرْيَةٍ أَهْلَكْنَٰهَآ ۖ أَفَهُمْ يُؤْمِنُونَ ﴿٦﴾
Wata alƙarya da Muka halaka ta a gabãninsu, ba ta yi ĩmãni ba. Shin, to, sũ, sunã yin ĩmãni?
Share