Surah Al-Anbiya ( The Prophets ) - Aya 50

Surah Al-Anbiya ( The Prophets ) - Hausa - Aya 50 Aya count 112

وَهَٰذَا ذِكْرٌۭ مُّبَارَكٌ أَنزَلْنَٰهُ ۚ أَفَأَنتُمْ لَهُۥ مُنكِرُونَ ﴿٥٠﴾
Kuma wannan ambato ne mai albarka Mun saukar da shi. Shin, to, kũ mãsu musu ne gare shi?
Share