Surah Al-Anbiya ( The Prophets ) - Aya 102

Surah Al-Anbiya ( The Prophets ) - Hausa - Aya 102 Aya count 112

لَا يَسْمَعُونَ حَسِيسَهَا ۖ وَهُمْ فِى مَا ٱشْتَهَتْ أَنفُسُهُمْ خَٰلِدُونَ ﴿١٠٢﴾
Bã su jin sautin mõtsinta alhãli kuwa sũ madawwamãne a cikin abin da rãyukansu suka yi marmarinsa.
Share