Surah Al-Anbiya ( The Prophets ) - Aya 10

Surah Al-Anbiya ( The Prophets ) - Hausa - Aya 10 Aya count 112

لَقَدْ أَنزَلْنَآ إِلَيْكُمْ كِتَٰبًۭا فِيهِ ذِكْرُكُمْ ۖ أَفَلَا تَعْقِلُونَ ﴿١٠﴾
Lalle haƙĩƙa Mun saukar da wani littãfi zuwa gare ku, a cikinsa akwai ambatonku. Shin, to, bã ku hankalta?
Share