Surah Al-Baqarah ( The Cow ) - Aya 76

Surah Al-Baqarah ( The Cow ) - Hausa - Aya 76 Aya count 286

وَإِذَا لَقُوا۟ ٱلَّذِينَ ءَامَنُوا۟ قَالُوٓا۟ ءَامَنَّا وَإِذَا خَلَا بَعْضُهُمْ إِلَىٰ بَعْضٍۢ قَالُوٓا۟ أَتُحَدِّثُونَهُم بِمَا فَتَحَ ٱللَّهُ عَلَيْكُمْ لِيُحَآجُّوكُم بِهِۦ عِندَ رَبِّكُمْ ۚ أَفَلَا تَعْقِلُونَ ﴿٧٦﴾
Kuma idan sun haɗu da waɗanda suka yi ĩmãni sukan ce: \"Mun yi ĩmãni,\" kuma idan sãshensu ya wõfinta zuwa ga sãshe, sukan ce: \"Shin, kuna yi musu magana da abin da Allah Ya buɗa muku ne dõmin su yi muku hujja da shi a wurin Ubangijinku?\" Shin fa, bã ku hankalta?
Share