Surah Maryam ( Mary ) - Aya 80

Surah Maryam ( Mary ) - Hausa - Aya 80 Aya count 98

وَنَرِثُهُۥ مَا يَقُولُ وَيَأْتِينَا فَرْدًۭا ﴿٨٠﴾
Kuma Mu gãde shi ga abin da yake faɗa, kuma ya zo Mana yanã shi kɗai.
Share